Kamfanin dillancin labarai na Ahlul-Baiti {a.s} - ABNA - Ministan harkokin wajen na Iran ya bayyana haka ne a yayin tattaunawa da jami’in harkokin wajen na tarayyar turai Josep Borrell.
Babban jami’in diplomasiyar na Iran ya kore jita-jitar da ake yi akan cewa Amurka ta bai wa Iran wa’adi akan ta fitar da matsaya akan tattaunawar.
Abdullahiyan ya kore jita-jitar da cewa ba ta da wani tushe.
342/